Yadda Jirgin Ruwa Ya Nutse Da Sama Da Mutum 100 A Jihar Kebbin Najeriya

Your browser doesn’t support HTML5

Wani jirgin ruwa dauke da mutum kimanin 160 ya nutse a garin Warrah dake karamar hukumar Ngaski a jihar Kebbi, lamarin da ya zuwa yanzu ba a san adadin mutanen da suka rasu ba.
Wani jirgin ruwa dauke da mutum kimanin 160 ya nutse a garin Warrah dake karamar hukumar Ngaski a jihar Kebbi, lamarin da ya zuwa yanzu ba a san adadin mutanen da suka rasu ba.