VOA60 Afirka: Kungiyar Kare Hakkin Bil Adama Ta Amnesty International Ta Fitar Da Wani Rahoto Kan Rikicin Makiyay Da Manoma

Your browser doesn’t support HTML5

Nigeria: Kungiyar kare hakkin bil Adama ta Amnesty International ta fitar da wani rahoto kan rikicin makiyay da manoma, wand ata nuna cewa akalla mutum 3,600 rikicin ya laukme cikin shekaru biyu.