TSAKA MAI WUYA: Yadda Wasu Gwamnonin Arewa Suka Nada Mutanen Da Su Ke So Su Gaje Su - Yuni 07, 2022

  • Aliyu Mustapha

Aliyu Mustapha Sokoto

Shirin Tsaka Mai Wuya na wannan makon ya yi nazari ne game da zaben fidda gwani na shekara 2023. Kura na cigaba da tashi a jam'yyar APC inda 'yan siyasa kamar gwamnonin wasu jihohi irinsu Kaduna da Kano suka nada mutanen da su ke so su gajen su.

Saurari cikakken shirin cikin sauti:

Your browser doesn’t support HTML5

TSAKA MAI WUYA: