Tinubu Ya Rattaba Hannu Kan Kasafin Kudin 2025

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu, a ranar Ma'aikata ta Duniya

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu, a ranar Ma'aikata ta Duniya

Tinubu ya rattaba hannun ne a fadar gwamnatin Najeriya dake Abuja a yau Juma’a.

Shugabn Najeriya Bola Tinubu ya rattaba hannu akan kudirin kasafin 2025 na naira tiriliyan 54.99 zuwa doka.

Tinubu ya rattaba hannun ne a fadar gwamnatin Najeriya dake Abuja a yau Juma’a.

An kara adadin kudin dake cikin kudirin da Shugaba Tinubu ya gabatar kuma rattaba hannu ya gudana ne a wani kwarya-kwaryan biki daya gudana a ofishinsa.