TASKAR VOA: Shekara Guda Da Barkewar Rikici A Gaza Sakamakon Harin Hamas Kan Isra'ila

Your browser doesn’t support HTML5

Shekara guda kenan da barkewar rikici a Gaza sakamakon harin da kungiyar Hamas ta kai kan Isra'ila wanda ya yi sanadiyar mutuwar mutane 1,200, rikicin da ya rikide zuwa yaki, kuma ya yi sanadiyar mutuwar sama da mutane 40,000 tare da barazanar rikicin zai mamaye yankin gabas ta tsakiya.