TASKAR VOA: COVID19 ta saka hukumomin Najeriya rufe makarantu, sannan suka bukaci mutane da su guji taro a wuraren ibada da sauran sha’anoni

Your browser doesn’t support HTML5

Annobar cutar ta Covid-19 ta na ci gaba da tasiri a Najeriya kamar sauran kasashe, inda hukumomi suka rufe makarantu, sannan suka bukaci mutane da su guji taro a wuraren ibada da sauran sha’anoni. Sai dai wasu mutanen sun ki daukar shawarar ta hukumomi.