Shugaban Kasa Tinubu Ya Karrama ‘Yan Wasan Super Eagles Da Lambar Girmamawa Ta Kasa Ta (MON)

Your browser doesn’t support HTML5

Shugaban Kasa Bola Tinubu ya karrama tawagar Super Eagles da lambar girmamawar ta kasa ta MON saboda bajintar da ta nuna a gasar cin kofin nahiyar afrika ta AFCON da aka kammala a baya-bayan nan a kasar Ivory Coast.