Rashin Samun Isasshen Wakilci A Siyasa Ya Hana Matasan Shiga Fagen Siyasa

Your browser doesn’t support HTML5

A Afirka ta Kudu, rashin samun isasshen wakilci a siyasa da kuma yadda aka samu karin yawan masu kada kuri’a a zaben dake tafe, sun zaburar da matasan kasar shiga fagen siyasa.