Ra’ayoyin Mazauna Nijar Game Da Fahimtar Irin Fasahohin Da Mutane Ke Amfani Da Su

Your browser doesn’t support HTML5

Mazauna Niamey, babban birnin jamhuriyar Nijar sun bayyana ra’ayoyinsu game da fahimtar irin fasahohin da mutane ke amfani da su wajen inganta rayuwasu.