VOA60 DUNIYA: CYPRUS An Kama Wani Mutum Da Ya Karkata Akalar Jirgin Saman Kasar Masar, Maris 29, 2016

Your browser doesn’t support HTML5

An kama wani mutum da ya karkata akalar jirgin saman kasar Masar bayan da jirgin ya sauka a Cyprus inda aka saki fasinjoji 55 da ke cikin jirgi.