VOA60 AFIRKA: MOROCCO Duban Mutane Sun Yi Wata Zanga Zanga, Maris 16, 2016

Your browser doesn’t support HTML5

Duban mutane sun yi wata zanga zangar nuna kin jinin babban sakataran Majalisar Dinkin Duniya a garin Layounne, saboda yayi amfani da kalmar ''mamaya'' wajen bayyana Yankin Yammacin Sahara da ake rikici kai.