VOA60 DUNIYA: PAKISTAN Akalla Mutane 15 Suka Rasa Rayukansu A Wani Harin Bam da aka Kai, Maris 16, 2016

Your browser doesn’t support HTML5

Akalla mutane 15 suka rasa rayukansu a wani harin bam da aka kai a wata motar bas da ke tsaye a Peshawar yayin da hukumomin Pakistan suke zargin kungiyar Taliban.