LAFIYARMU: Hira Da Dr.Goni Imam Akan Hanyoyin Kare Kai Daga Cutar Tarin Fuka

Your browser doesn’t support HTML5

Shin ya ya girman kalubalen yaki da wannan cuta ta Tarin Fuka ya ke, musanman a Najeriya. Kuma wadanne hanyoyi mutane za su bi don kare kai daga cutar? Hussaina Mohammed ta tattauna da Dr. Goni Imam Ali, jami’in shirin yaki da cutar tarin fuka da kuturta a jihar Borno.