LAFIYA UWAR JIKI: Kalubalen Da Asibitin Gundumar Mayayi A Nijar Ke Fuskanta

Your browser doesn’t support HTML5

Shirin lafiya uwar jiki na wannan makon ya leka jamhuriyar Nijar don jin irin kalubalen da asibitin gundumar Mayayi ke fuskanta na karancin jini a bankin jini na asibitin musamman a wannan yanayi na damina da mata masu juna biyu da kananan yara ke fuskatar rashin lafiya dake da bukatar karin jini.