Kotunan Da Mu Ke Da Su A Najeriya Sun Wadata Wajen Shari'un Cin Hanci - Shugaban ICPC

Your browser doesn’t support HTML5

Shugaban hukumar yaki da cin hanci ta ICPC, Dakta Musa Adamu Aliyu ya ce ba lalle sai an kafa kotuna na musamman ba don sauraron shari'un cin hanci da rashawa.