Shirye-shirye ILIMI GARKUWAR DAN ADAM: Tinubu Ya Rattaba Hannu Kan Wata Doka Ta Bada Lamunin Ilimi Ga ‘Yan Najeriya, Kashi Na 2 - Yuni 26, 2023 13:21 Yuni 26, 2023 Babangida Jibrin Babangida Jibril washington dc — Shirin na wannan makon, cigaba wa ne na kudirin ba da lamuni na dalibai da shugaban Najeriya ya sanya wa hannu ya zama wata manufa mai cin karo da juna da sabuwar gwamnati ta dauka. Wakilayarmua Madina Dauda ta yi cikakken rahoto a kansa. Saurari shirin: Your browser doesn’t support HTML5 Yaki da sha da safarar miyagun kwayoyi