ILIMI GARKUWAN DAN ADAM: Ci Gaban Ilimi A Najeriya Tun Daga ‘Yancin Kai Har Zuwa Yau - Oktoba 03, 2022

Babangida Jibril

Shirin ilimi garkuwan dan Adam na wannan makon ya tattauna ne da iyaye, game da yadda dalibai da malamai suka samu ci gaba ko akasin haka a fanin ilimi a Najeriya tun daga ‘yancin kai har zuwa yau.

Saurari shirin a sauti:

Your browser doesn’t support HTML5

ILIMI GARKUWAN DAN ADAM: Ci Gaban Ilimi A Najeriya Tun Daga ‘Yancin Kai Har Zuwa Yau - Oktoba 03, 2022