Hukumomin Nijar Sun Fara Kwashe ‘Yan Kasar Masu Bara A Titunan Wasu Kasashe

Your browser doesn’t support HTML5

Hukumomi a Nijar sun tashi tsaye don kwashe ‘yan kasar dake barace-barace a titunan wasu kasashen Afirka, saboda bata sunan Nijar din da suke yi.