GRACE ALHERI ABDU, DOMIN IYALI, Nuwamba 16, 2017:Aurar Da 'Yaya Mata Da Wuri A Janhuriyar Nijar, Kashi Na Biyu

Grace Alheri Abdu

Idan kuna biye damu shirin Domin Iyali yana neman hanyar shawo kan matsalar aurar da 'yaya mata da wuri a Jamhuriyar Nijar inda bincike ya nuna, ana aurar da kashi saba'in cikin dari na 'ya'ya mata a kasar kafin su cika shekaru goma sha takwas. Shirin ya hada kan masu ruwa da tsaki domin gano inda wannan dabi'a ta sami asali da kuma matakan da za a iya dauka na shawo kanta. Ga kashi na biyu na tattaunawar da wakilinmu Sule Mummuni Barma da ya jagoranta.

Your browser doesn’t support HTML5

Aurar da 'ya'ya mata da wuri a Nijar Pt3-10:10"