VOA60 AFIRKA: GAMBIA Shugabannin Kasashen Yammacin Afirka Sun Tafi Gambia

Your browser doesn’t support HTML5

Gambia: Shugabannin kasashen yammacin Afrika sun tafi Gambia domin matsantawa shugaba Yahya Jammeh ya amince da shan kaye a zaben da aka yi ya kuma sauka daga mulki.