Duba Tarihin Juyin Mulki A Jamhuriyar Nijar Tun Bayan Samun 'Yancin Kai

Your browser doesn’t support HTML5

Duba tarihin juyin mulki a kasar Nijar, wannan dai shi ne karo na biyar da sojoji ke yin juyin mulki tun bayan da kasar ta samu ‘yancin kai daga Faransa a shekarar 1960