DOMIN IYALI: Yadda Matan Kamaru Suke Jajircewa Wajen Neman Abin Dogara Da Kai- Fabrairu 8, 2024

Alheri Grace Abdu

Shirin Domin Iyali na wannan makon ya tattauna da wasu mata a kasar Kamaru akan yadda aka yi rayuwa a shekarar da ta gabata, da kuma matakan da gwamnati za ta iya dauka na kawo canji.

Saurari cikakken shirin:

Your browser doesn’t support HTML5

DOMIN IYALI