Shirye-shirye DOMIN IYALI: Yadda Matan Kamaru Suke Jajircewa Wajen Neman Abin Dogara Da Kai- Fabrairu 8, 2024 02:44 Fabrairu 08, 2024 Hadiza Kyari Alheri Grace Abdu Dubi ra’ayoyi washington dc — Shirin Domin Iyali na wannan makon ya tattauna da wasu mata a kasar Kamaru akan yadda aka yi rayuwa a shekarar da ta gabata, da kuma matakan da gwamnati za ta iya dauka na kawo canji. Saurari cikakken shirin: Your browser doesn’t support HTML5 DOMIN IYALI