DOMIN IYALI: Waiwaye-Abinda Al’ummar Jamhuriyar Nijar Ke Son Gwamnati Ta Sa Gaba Wannan Shekarar, Kashi Na Biyu - Disamba 14, 2023

Alheri Grace Abdu

Shirin Domin Iyali na wannan makon, zai kawo muku bitar abin da wasu al'ummar Nijar ke fatan ganin hukumomin kasar sun sa gaba a wannan shekarar ta 2023 da muke ban kwana da ita.

Saurari cikakken shirin da Alheri Grace Abdu ta gabatar:

Your browser doesn’t support HTML5

DOMIN IYALI: Waiwaye-Canjin Da Al’ummar Nijar Ke Nema Daga Shugabanni 10'12".mp3