Dole Kowa Ya Sa Hannu A Lamarin Tsaro A Najeriya – Al-Mustapha

Your browser doesn’t support HTML5

Dogarin tsohon shugaban Najeriya Janar Sani Abacha, Manjo Hamza Al-Mustapha ya ce yadda al’amarin tsaro ya tabarbare a kasar, y ana bukatar duk wani mai kishin Najeriya ya sanya hannu wajen gyara lamarin.

Dogarin tsohon shugaban Najeriya Janar Sani Abacha, Manjo Hamza Al-Mustapha ya ce yadda al’amarin tsaro ya tabarbare a kasar, y ana bukatar duk wani mai kishin Najeriya ya sanya hannu wajen gyara lamarin.