China Ta Soki Biden Don Cinikin Makamai Tsakanin Amurka Da Taiwan

Your browser doesn’t support HTML5

China ta soki matakin da gwamnatin Biden ta dauka na amincewa da cinikin dala miliyan 619 na sayar wa Taiwan makamai wanda ya hada da daruruwan makamai masu linzami na jiragen yakin F-16.