Benin Ta Sake Baiwa Nijar Izinin Soma Dakon Danyen Manta Daga Seme

Your browser doesn’t support HTML5

Ministan Ma’adinan jamhuriyar Benin a yayin wani ganawa da manema labarai yace kasarsa ta amince wa Nijar ta fara loda danyen man kan jirgin farko a matsayin matakin wucin gadi a bisa la’akari da yarjeniyoyin da ke tsakanin kasashen biyu.