Bayan Wata Gobara ‘Yan Kasuwar Kwamfuta Sun Bukaci Gudunmawa Daga Gwamnatin Najeriya

Your browser doesn’t support HTML5

‘Yan kasuwar kwamfuta da litattafai da ta yi gobara a makon jiya a Maiduguri, babban birnin jihar Borno a Najeriya, sun yi kira ga gwamnati da ta kai masu dauki domin farfado da sana’o’in su.
‘Yan kasuwar kwamfuta da litattafai da ta yi gobara a makon jiya a Maiduguri, babban birnin jihar Borno a Najeriya, sun yi kira ga gwamnati da ta kai masu dauki domin farfado da sana’o’in su.