Babu Wani Tasiri Da Zanga-Zangar NLC Da TUC Ya Yi Banda Rufe Ofisoshi - ‘Yan Najeriya

Your browser doesn’t support HTML5

‘Yan Najeriya daga shiyoyin kasar kama daga Kano, Filato, Bauchi, Kaduna, Neja da dai sauransu sun ce lallai kungiyoyin sun rufe ofisoshin DisCos amma ba su ga wani tasiri da zanga-zangar ya yi a kasar ba.