AREWA A YAU: Matsalar Tsaro Da Ta Ke Kara Tabarbarewa Tsakanin Abuja Da Kaduna Biyo Bayan Hari Kan Jirgin Kasa – Afrilu, 20, 2022

Nasiru Adamu El Hikaya

Shirin Arewa A Yau na wannan makon ya haska fitila kan kalubalen da matafiya ke fuskanta a kan hanyar Kaduna zuwa Abuja sakamakon matsalolin tsaro, biyo bayan harin da aka kai kan jirgin kasa da ke jigita a hanyar.

Saurari cikakken shirin cikin sauti:

Your browser doesn’t support HTML5

AREWA A YAU: Matsalar Tsaro Da Ta Ke Kara Tabarbarewa Tsakanin Abuja Da Kaduna Biyo Bayan Hari Kan Jirgin Kasa – 04 Afrilu, 2022