An Samu Ci Gaba Wajen Kawar Da Matsaloli Tsakanin Manoma Da Makiyaya – Bankin IDB

Your browser doesn’t support HTML5

A shekara ta 2022 ne shugaban bankin raya musulinci wato IDB, Dr Muhammad Al-Jasser ya kaddamar da shirin bankin na raya noma da kiwo a jihar Kano da nufin samar da abinci da dakile rikici tsakanin manoma da makiyaya