VOA60 AFIRKA: A Najeriya An Saki Nnamdi Kanu Shugaban 'Yan Kungiyar Biafra

Your browser doesn’t support HTML5

Sai kuma a Najeriya inda aka saki Nnamdi Kanu shugaban 'yan kungiyar Biafra bayan tsarewar da aka yi mishi ta wattani 18, sai dai ya kara jadada kudurinsu na neman kasa mai cin gashin kanta.