An Rantsar Da Bola Tinubu A Matsayin Shugaban Kasar Najeriya

Your browser doesn’t support HTML5

A yau Litinin aka rantsar da Bola Tinubu a matsayin shugaban kasar Najeriya, bayan da aka gudanar da zaben cike gurbi da kuma fuskantar matsin lamba kan ya gaggauta inganta yanayin tattalin arziki da tsaro.