BONN, JAMUS —
Shirin Allah Daya Garin Bamban na wannan makon, ya tattauna da wasu yaran Hausawa da aka haifa a Turai da ke nazarin komawa kasar Hausa domin koyon harshen na Hausa da al'adun Hausawa.
Saurari shirin cikin sauti:
Your browser doesn’t support HTML5
ALLAH DAYA GARI BAMBAN: Kalubalen Da Yaran Hausawa Ke Fuskanta A Kasashen Turai Wajen Magana Da Harshen Uwa.mp3