Akwai Matakan Da Ya Kamata A Dauka Kafin A Koma Baiwa ‘Yan Najeriya Biza Zuwa Dubai - Ministan Harkokin Waje

Your browser doesn’t support HTML5

Ministan Harkokin Wajen Najeriya, Ambasada Yusuf Maitama Tuggar ya ce akwai matakan da ya kamata a dauka kafin gwamnatin Hadaddiyar Daular Larabawa ta koma baiwa ‘yan Najeriya takardar izinin shiga kasar.