Shirye-shirye MANUNIYA: Rikicin Majalisar Dokokin Jihar Kaduna Da Tsohon Gwamna Nasiru El-Rufa'i, Yuni 28, 2024. 01:11 Yuni 28, 2024 Sarfilu Gumel Isah Lawal Ikara Dubi ra’ayoyi Washington DC — Shirin Manuniya na wannan mako ya maida hankali ne akan rikicin majalissar dokokin jahar Kaduna da tsohon gwamna Nasiru El-rufa'i' sai kuma maganar matsalar tsaro. Ayi sauraro lafiya: Your browser doesn’t support HTML5 MANUNIYA: Rikicin Majalisar Dokokin Jihar Kaduna Da Tsohon Gwamna Nasiru El-Rufa'i