Gwamnonin Arewa Maso Tsakiyar Najeriya Sun Kudiri Aniyar Hada Karfi Da Karfe Don Dakile Kashe-Kashen Da Ke Afkuwa A Yankin

Your browser doesn’t support HTML5

Gwamnonin Arewa Maso Tsakiyar Najeriya, karkashin shugabanta, kuma gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, sun sha alwashin dakile yawan kashe-kashen da ke afkuwa a yankin.