VOA60 AFIRKA: NIGERIA Hukumar Da Ke Kula Da Yara Ta Majalisar Dinkin Duniya, UNICEF, Ta Yi Gargadin Cewa

Your browser doesn’t support HTML5

Hukumar da ke kula da yara ta MDD, UNICEF, ta yi gargadin cewa akwai yuwuwar mutanen yankin Tafkin Chadi da rikicin Boko Haram ya addaba su shiga mawuyacin hali.