Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ZAURAN VOA: Duba Matsalolin Matasa Da Mata Da Yara Marasa Galihu A Kasar Kamaru, Kashi Na Farko, Satumba 04, 2022


Medina Dauda
Medina Dauda

A cikin shirin zauran VOA na wannan makon, za a ji ta bakin matasan, da matan da ma ‘yan siyasa, musamman a kan rawar da su ke takawa, wajen kawo karshen matsalolin da matasan, da matan, da kuma yara marasa galihu ke fuskanta a kasar ta Kamaru. A yi sauraro lafiya.

ZAURAN VOA: Duba Matsalolin Matasa Da Mata Da Yara Marasa Galihu A Kasar Kamaru PT1
please wait

No media source currently available

0:00 0:15:18 0:00

XS
SM
MD
LG