Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TASKAR VOA: Hira Da Dr Zarma Mustapha Kan Yadda Za A Kawo Karshen Karanci Da Tsadar Man Fetur


TASKAR VOA: Hira Da Dr Zarma Mustapha Kan Yadda Za A Kawo Karshen Karanci Da Tsadar Man Fetur
please wait

No media source currently available

0:00 0:04:31 0:00

Shin ta ya ya za a iya kawo karshen wannan matsala ta karanci da tsadar mai a Najeriya, kuma ko matatar mai ta Dangote za ta iya yin tasiri akan haka? Tambayar da muka yi wa Zarma Mustapha kenan, wani babban jami’I a kungiyar ‘yan kasuwan man fetur a kasar, IPMAN.

XS
SM
MD
LG