Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

'Yan Nijar Sun Mayar Da Martani Kan Yunkurin Kisan Trump


'Yan Nijar Sun Mayar Da Martani Kan Yunkurin Kisan Trump
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:16 0:00

A jamhuriyar Nijer masu bin diddigin al’muran yau da kullum sun fara maida martani dangane da abinda ya faru da tsohon shugaban Amurka kuma dan takarar Republican a zaben da ke tafe Donald Trump wanda aka harbe shi da a kunne lokacin da ya ke jawabi a yayin wani gangamin yakin neman zabe.

XS
SM
MD
LG