Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

'Yan Bindiga Sun Sace Wani Ma'aikaci A Afghanistan


Sojoin Afghanistan
Sojoin Afghanistan

Jami’an Afghanistan sun ce wadansu ‘yan tawaye da ba a gane ko su waye ba sun kashema’aikatan zubar da shararar mahakar ma’adanai tare da sace guda daga ma’aikatan.

Harin ya auku ne a safiyar yau litinin a lardin Kandahar dake kudancin kasar. Kakakin shugaban ‘yan sandan lardin yace ma’aikatan na gyara wurin ne domin a fara wani aikingirka bututun mai na biliyoyin daloli mai suna TAPI.

A farkon wannan shekarar dai kungiyar Taliban tayi alkawarin bada hadin kai domin cimma nasarar aikin, saboda yadda ta fahimci mahimmanci aikin ga kasar, kuma basu dauki alhakin kai harin ba.

An samo sunan TAPI ne daga kasashen da sukai hadin gwiwa domin yin aikin wato Turkmenistan, Afghanistan, Pakistan da India.

Facebook Forum

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:03:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG