Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 AFIRKA: 'Yan Sanda Sun Ceto Dalibai Kusan 150, Daga Wata Makaranta A Arewacin Najeriya


VOA60 AFIRKA: 'Yan Sanda Sun Ceto Dalibai Kusan 150, Daga Wata Makaranta A Arewacin Najeriya
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:00 0:00

'Yan sanda sun ceto dalibai kusan 150, daga wata makaranta a arewacin Nijeriya, da suka ce tana koyar da karatun Kur'ani, amma, a maimakon haka, take gallaza masu azaba.

XS
SM
MD
LG