Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TSAKA MAI WUYA: Yadda Wasu Gwamnonin Arewa Suka Nada Mutanen Da Su Ke So Su Gaje Su - Yuni 07, 2022


Aliyu Mustapha Sokoto
Aliyu Mustapha Sokoto

Shirin Tsaka Mai Wuya na wannan makon ya yi nazari ne game da zaben fidda gwani na shekara 2023. Kura na cigaba da tashi a jam'yyar APC inda 'yan siyasa kamar gwamnonin wasu jihohi irinsu Kaduna da Kano suka nada mutanen da su ke so su gajen su.

Saurari cikakken shirin cikin sauti:

TSAKA MAI WUYA:
please wait
Embed

No media source currently available

0:00 0:12:44 0:00

XS
SM
MD
LG