Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Take Hakkin Bil Adama Ta Hanyar Labewa Da Yaki Da Annobar COVID-19


Mchelle Bachelet
Mchelle Bachelet

Babbar kwamishinan kare hakkin Bil’adama ta Majalisar Dinkin Duniya ta yi kira ga gwamnatocin duniya da su mutunta hakkokin jama’a a daidai wannan lokaci na annobar COVID-19.

Michelle Bachelet ta fada a wata sanarwa yau Litinin cewa, bai kamata a take hakkokin bil’adama ba, da sunana matakan kariya na gaggawa akan annobar coronavirus.

Michelle, ta kara da cewa “Duk matakan da za’a dauka su zama na kariya, kada ya wuce ko ya yi kasa da hakan” kuma Kada mahukunta su yi amfani da damar wajen muzgunawa wadanda ba ra’ayin su daya ba, ko daidaita yawan jama’a, ko kuma tsawaita wa’adinsu akan mulki.

Ofishin babbar kwamishinar ya fitar da wasu sabbin ka’idoji na matakan gaggawa, wanda a cewar ta “Akwai rahotannin da dama da ke nuna cewar wasu ‘yan sanda da wasu jamai’an tsaro na amfani da karfi harma da makamai don tilastawa jama’a bin dokokin takaita zirga-zirga.”

Facebook Forum

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 3:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG