Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Sojoji Sun Gwabza Fada Da Mayaka A Jihar Yobe


Wani jami'in tsaro kenan a wani wurin da 'yan Boko Haram su ka kai hari
Wani jami'in tsaro kenan a wani wurin da 'yan Boko Haram su ka kai hari
Rundunar sojin Nigeria ta bada rahoton gwabza fada tsakanin sojoji da mayakan da ake kyautata zaton ‘yan Boko haram ne jiya lahadi a jihar Yobe.

Sojojin suka ce sun hallaka mayakan da ake zaton ‘yan Boko haram ne guda Talatin.

Babban jami’in dake Magana da yawun rundunar sojin Nigeria ya bada labarin cewar, daga cikin wadanda sojojin Nigeria suka kashe harda wani baban jami’in kungiyar Boko Haram.

Yace sojojin Nigeria sun kuma sami nasarar kwace makamai masu yawa. Yayinda aka kuma kame mayakan Boko haram goma ana tsare dasu, suna kuma bada hadin kai wajen yiwa jami’an tsaron Nigeria bayani kan hanyar da za’a bi domin kamo sauran
Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:03:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG