Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Shugaban Kasa Tinubu Ya Karrama ‘Yan Wasan Super Eagles Da Lambar Girmamawa Ta Kasa Ta (MON)


Shugaban Kasa Tinubu Ya Karrama ‘Yan Wasan Super Eagles Da Lambar Girmamawa Ta Kasa Ta (MON)
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:30 0:00

Shugaban Kasa Bola Tinubu ya karrama tawagar Super Eagles da lambar girmamawar ta kasa ta MON saboda bajintar da ta nuna a gasar cin kofin nahiyar afrika ta AFCON da aka kammala a baya-bayan nan a kasar Ivory Coast.

XS
SM
MD
LG