Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Rikicin Ya Barke A Wajen Zaben Cike Gurbi A Kasar Ghana


shugaban jam'iyar NPPt
shugaban jam'iyar NPPt

Manyan jam'iyun siyasa a kasar Ghana suna tsirawa juna hannu kan tashin hankalin da ya biyo bayan zaben cike gurbi da aka gudanar a mazabar Talensi inda mutane da dama suka ji rauni.

Al’ummar kasar Ghana suna Allah wadai da rigingimu da suka tashi wurin zaben cike gurbi da akayi a Mazabar Talensi shine yayi sanadiyar wasu harbe-harbe tsakanin matasan jami’iyar NDC mai mulki da na babban jami’iya hamayy ta NPP inda mutane dama suka ji rauni.

A ranar Talata ne hukumar zabe ta shirye zaben cike gurbi wanda tsohon dan majalisa na Talensin na jam’iyar NPP mai hamayya Masori ya bari, inda dan takarar jam’iya mai mulki Miti Baba, ya lashe zabe da kashi kuri’u arba’in da biyu da dukan kuri’un da aka kada.

A daidai lokacin da ake kirga kuri’un ne wadansu matasa suka ba hammata iska, harda harbe harbe saida ‘yan sanda suka kai dauki kafin a iya shawo kan lamarin.

Jam’iyun dai suna dorawa juna alhakin lamarin. Yayinda ‘yan siyasa suke tsirawa juna hannu dangane da lamarin, al’ummar kasar Ghana sun yi kira ga ‘yan siyasa su rika hakuri da juna, tare da kira ga hukumomi su hukumta dukan wadanda ake kamawa da tada zaune tsaye domin gudun kada kasar ta tsunduma cikin rikicin siyasa kamar yadda ake gani a wadansu kasashen Afrika.

Ga cikakken rahoton da wakilinmu Baba Yakubu Makeri ya aiko mana.

Rahoton Tashin Hankali a Kasar Ghana - 2'55"
please wait

No media source currently available

0:00 0:02:55 0:00
Shiga Kai Tsaye

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:03:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG