Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Najeriya Ta Samu Karin Mutum 595 Da COVID-19 Ta Harba


Yayin gwajin rigakafin cutar coronavirus a birnin Seattle na Amurka
Yayin gwajin rigakafin cutar coronavirus a birnin Seattle na Amurka

Sabbin alkaluman da hukumar dakile yaduwar cututtuka ta NCDC a Najeriya ta fitar sun nuna cewa an samu karin daruruwan mutane da suka kamu da cutar COVID-19 a kasar.

A jiya Alhamis hukumar ta bayyana hakan ne a shafinta na Twitter wanda take sabunta alkaluman a kullum.

A cewar hukumar, mutum 595 ne cutar ta harba a ranar Alhamis 16 ga watan Yuli, wanda hakan ya mayar da adadin mutanen da suka kamu da cutar a kasar zuwa 34,854.

Hukumar ta kuma bayyana cewa mutum 14,292 ne suka warke daga cutar yayin da mutum 769 suka mutu.

An samu sabbin alkaluman ne daga jihohi 24 kuma har yanzu jihar Lagos ce ke kan gaba a yawan wadanda suka kamu da cutar ta coronavirus, yanzu ta sake samun mutum 156. Sai jihar Ondo da ke bin ta da mutum 95.

Sauran jihohin da aka samu karin wadanda suka kamu da cutar sun hada da Rivers-53, Abia-43, Oyo-38, Enugu-29, Edo-24, Abuja-23, Kaduna-20, Akwa Ibom-17, Anambra-17, Osun-17, Ogun-14, Kano-13, Imo-11, Delta-6, Ekiti-5, Gombe-4, Plateau-4, Cross River-2, Adamawa-1, Bauchi-1, Jigawa-1, Yobe-1.

Facebook Forum

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Halin da monoman shinkafa a Zabarmari na jihar Borno ke ciki bayan da mayakan Boko Haram suka kashe kinamin hamsin, da ya sa wasu kaura
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:41 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Shugaba Donald Trump ya ba gwamnatinsa damar tasa keyar bakin haure daga kasar, da kai wasu kurkuku na Guantanamo Bay dake Cuba
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:03:00 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG