Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Najeriya: Fagbemi Ya Gargadi Jami’ai Game Da Wadaka Da Kudaden Kananan Hukumomi


Nigeria Cash Crisis
Nigeria Cash Crisis

A watan Yulin da ya gabata, kotun kolin Najeriya ta zartar da muhimmin hukuncin da ya tabbatar da ‘yancin kananan hukumomi na sarrafa kudadensu.

Babban lauyan gwamnatin tarayyar Najeriya kuma Ministan Shari’ar Kasar, Lateef Fagbemi, yayi jan kunne game da sabawa hukuncin kotun koli a kan ‘yancin gashin kan kananan hukumomi, inda ya sha alwashin hukunta jami’an da suka karya dokar.

Fagbemi ya yi jan kunnen ne a jiya Alhamis a Abuja a jawabinsa ga taron ‘yan jarida masu daukar rahotannin kotuna da bangaren shari’a.

A cewar antoni janar din, shugabancin a matakin kananan hukumomi ya sha wahala a baya sai dai ya yi imanin cewa idan aka tursasa amfanin da hukuncin ‘yancin kananan hukumomin, “rayuwa za ta inganta a kananan hukumomin.”

A watan Yulin da ya gabata, kotun kolin Najeriya ta zartar da muhimmin hukuncin da ya tabbatar da ‘yancin kananan hukumomi na sarrafa kudadensu. Hukuncin ya dakatar da gwamnonin daga yin tasrifi da kudaden kananan hukumomin.

Haka kuma ya umarci antoni janar din tarayya ya rika biyan kudaden kananan hukumomn kai tsaye cikin asusun ajiyarsu a wani yunkuri na karfafa ‘yancin cin gashin kan kananan hukumomin a fadin Najeriya

Dandalin Mu Tattauna

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:03:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG