Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Najeriya: An Samu Karin Mutum 13 Masu COVID-19


Wasu ma'aikatan lafiya suna hutawa a South Jakarta da ke Indonesia (Hoto: Antara/Asprilla Dwi Adha via Reuters)
Wasu ma'aikatan lafiya suna hutawa a South Jakarta da ke Indonesia (Hoto: Antara/Asprilla Dwi Adha via Reuters)

Hukumar kare yaduwar cututtuka ta NCDC a Najeriya ta ce an samu karin mutum 13 da suka kamu da cutar coronavirus a kasar.

Hakan na nufin adadin masu dauke da COVID-19 a Najeriya wacce ta fi kowacce kasa yawan al’uma a nahiyar Afirka ya kai 318.

“A ranar 11 ga watan Afrilu, an samu sabbin masu dauke da cutar COVID-19 13 a Najeriya.” NCDC ta wallafa a shafinta na yanar gizo.

“Ya zuwa yanzu, ana da tabbacin mutum 318 ke dauke da cutar, an sallami mutum 70 kana 10 sun mutu.”

Cikin mutum 13 da aka gano, "11 a Legas suke, daya a Delta, daya a Kano,” kamar yadda shafin yanar gizon na NCDC ya nuna.

Facebook Forum

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 2:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Halin da monoman shinkafa a Zabarmari na jihar Borno ke ciki bayan da mayakan Boko Haram suka kashe kinamin hamsin, da ya sa wasu kaura
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 2:41 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Shugaba Donald Trump ya ba gwamnatinsa damar tasa keyar bakin haure daga kasar, da kai wasu kurkuku na Guantanamo Bay dake Cuba
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 3:00 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG